ABUBAKAR SADEEQ GALADIMA
This blog is a blog that keeps you informed of local and international news, Events, and Issues, happenings around the world, including entertainments, it breaks the news while its hot.
Saturday, 28 January 2017
ZA A FARA AMFANI HAUSA WAJEN KOYAR DA WASU DARUSSA A MAKARANTU
SHUGABA MUHAMMADU BUHARI ZAI DAWO NAJERIYA RAN.........
Thursday, 26 January 2017
AN FALLASA WADANDA SUKA HADDASA JITA-JITAR RASHIN LAFIYAR BUHARI
Kafar sadarwa ta DAAR Communications ta zargi wata kungiya ga rahoton da aka kafa a kan karya a shafin Facebook ta gidan sadarwar da iƙirarin Shugaba Buhari ya mutu a cikin wata asibiti a London.
Gidan yada labarai ya furta cewa, mutuwar jita-jitar shugaba Buhari wata zaton tunanin marubutar ne kawai.
JAM'IYYAR APC TA GAYYACI SHEHU SANI KAN SUKAR BUHARI DA YA YI
HOTUNAN ARANGAMA DA AKA SAMU TSAKANIN 'YAN SHI'A DA 'YAN SANDA
BUHARI YA SAKEMAGANA AKAN 'YAN TA'ADDAN NIGER DELTA
Shugaba Muhammad Buhari ya roki mayakan tsagerun Niger Delta da ke kai hare hare kan bututun mai kan su zo a zauna kan teburin shawarwari don ganin an samu zaman lafiya mai dorewa a yankin.
Buhari ya yi wannan kiran ne a lokacin da. Ministan Abuja, Muhammad Bello ya jagoranci Kiristocin da ke birnin wurin kai masa ziyara na bikin Kirismeti inda ya ce zaman sulhu zai ba bangarorin damar cimma yarjejeniya kan yadda za a raba arzikin man fetur din.
Monday, 16 January 2017
WASU SABBIN 'YAN TA'ADDA SUN GINDAYAWA SHUGABA BUHARI SHARUDDA
Wasu sababbin Tsageru sun ba Shugaban Kasa Muhammadu Buhari nan da makonni biyu ya sauke Shugaban EFCC Ibrahim Magu da kuma Sakataren Gwamnati Babachir Lawal.
Wasu sababbin Tsageru da suka bayyana sun ba Shugaban Kasa Muhammadu Buhari nan da makonni biyu ya sauke Shugaban Hukumar EFCC Ibrahim Magu da kuma Sakataren Gwamnatin Sa, Babachir David Lawal.
Tsagerun dai sun ce idan har lokacin da suka bada ya cika kuma ba a aiwatar da hakan ba, to ba shakka za su tada rikici a Kasar. Mai magana a madadin Kungiyar, Hart Bradford yace za su yi zanga-zanga a ko ina cikin Biranen Kasa idan Shugaba Buhari bai yi hakan ba.
Tsagerun dai sun ce idan har lokacin da suka bada ya cika kuma ba a aiwatar da hakan ba, to ba shakka za su tada rikici a Kasar.
Mai magana a madadin Kungiyar, Hart Bradford yace za su yi zanga-zanga a ko ina cikin Biranen Kasa idan Shugaba Buhari bai yi hakan ba.