A watan Nuwamba ne dai wasu suka kama Ambasada Bagudu Hirse Mammam tsohon minista, a daidai kofar gidan Mammam Daura dake Kaduna.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an tsaro sun kamo su, tare da muggan makaman da suke amfani dasu wajen aikata mummunan aikin satar mutane.
No comments:
Post a Comment