Wasu sababbin Tsageru sun ba Shugaban Kasa Muhammadu Buhari nan da makonni biyu ya sauke Shugaban EFCC Ibrahim Magu da kuma Sakataren Gwamnati Babachir Lawal.
Wasu sababbin Tsageru da suka bayyana sun ba Shugaban Kasa Muhammadu Buhari nan da makonni biyu ya sauke Shugaban Hukumar EFCC Ibrahim Magu da kuma Sakataren Gwamnatin Sa, Babachir David Lawal.
Tsagerun dai sun ce idan har lokacin da suka bada ya cika kuma ba a aiwatar da hakan ba, to ba shakka za su tada rikici a Kasar. Mai magana a madadin Kungiyar, Hart Bradford yace za su yi zanga-zanga a ko ina cikin Biranen Kasa idan Shugaba Buhari bai yi hakan ba.
Tsagerun dai sun ce idan har lokacin da suka bada ya cika kuma ba a aiwatar da hakan ba, to ba shakka za su tada rikici a Kasar.
Mai magana a madadin Kungiyar, Hart Bradford yace za su yi zanga-zanga a ko ina cikin Biranen Kasa idan Shugaba Buhari bai yi hakan ba.
No comments:
Post a Comment