Monday, 26 December 2016

ALLAH YA YI WA RAHAMA RASUWA

Innalillahi Wa'inna Ilaihirrajiun...

Allah ya yiwa Rahama Haruna wacce ta dade tana rayuwa a cikin bahon roba, sakamakon nakasa da take da ita rasuwa.


Rahama ta rasu ne tana da shekaru 19 da haihuwa sakamakon gajeruwar rashin lafiya da tayi fama da ita.


Ta rasu ranar Lahadi 25 ga watan nan na December.

Allah yaji kanta da Rahama...

Amen....

No comments:

Post a Comment