Tuesday, 27 December 2016

ZA A SAI DA MAI KAN N87 A JANUARY

Kara min ministan man fetur Emmanuel Ibe Kachukwu, ya ce za a saida man fetur akan kasa da naira 87 daga watan Janairu mai zuwa.

A lokacin da yake magana a matatan man futur na Port Harcourt.

Ya ce tuni ya sanya hannu a kudurin na rage kudin na man da zai fara aiki daga farkon shekara ta 2017.

Kachukwu, ya ce wannan na zuwa ne bayan cire duk karin wasu kudade da ake biya wajen sayen man.

No comments:

Post a Comment