Monday, 26 December 2016

HOTUNAN MUTANE DAKE KOMAWA GIDAJEN SU A BORNO


Sama da mutane 3,000 ne suka koma Damasak a jihar Borno

Sama da marasa galihu da yan gudun hijira 3,000 ne suka koma gidajensu tare da iyalansu bayan an fatattaki yan ta'addan Boko Haram daga dajin Sambisa.


Zasu kasance tare da dakarun sojojin Operation Lafiya Dole karkashin jagorancin Tukur Buratai.

No comments:

Post a Comment