Friday, 23 December 2016

CIGIYA


Ana cigiyar wannan baiwar Allah, wacce ta bace a Barakhallahu, Kaduna.

Ta bar gida ne lokacin da ta fita da ninyan siyo wani abu a Chemist.

Adon haka ake bukatar Addu'o'in Jama'a, sannan duk Wanda Allah ya sa ya ganta:

Ya Kira, 08033111967 ko ya kaita police Station mafi kusa.

Allah ya sa a dace... 

Ameen

No comments:

Post a Comment