Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya soki gwamnatin jam’iyyar APC inda ya ce gwamnati mai ci ta gaza wurin cika alkawuran da Shugaba Buhari ya yi lokacin gangamin zaben shekarar 2015.
Shekarau ya kara da cewa, a cikin watanni 19 na mulkin jam’iyyar APC ba bu wani abu akasa da aka yi wa ‘yan Nijeriya, don haka gwamnati mai ci ta dai na sukar gwamnatin PDP saboda ta yi rawar gani.
No comments:
Post a Comment